Like Us On Facebook

Breaking

Wednesday, December 26, 2018

Buba Galadima, ya ce Buhari ne zai lashe zabe

Biyo bayan wani jawabi da Buba Galadima yayi cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai sha kaye a zabe mai zuwa, Sanata Ayodele Arise ya bayar da tabbaci akan cewa shugaban kasar ne zai yi nasara a zaben 2019 mai zuwa.





Ya kara a cewa koda ba a siga yarjejeniyar zaman lafiya ba, shugaba Buhari da jam’iyyarsa suna nan akan ganin anyi zabe a amana ba tare da rikici ba a 2019.


Galadima ya ce zuwa ranar damokradiya mai zuwa a Najeriya, Buhari ya rigada ya mika mulki ga dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar.


No comments:

Post a Comment